Labarai

PDP Ta Kori Nyeson Wike

Babbar jam’iyyar hamayya a Najeriya, PDP ta sanar da korar ministan Abuja, Nyesom Wike, da wasu jiga-jiga daga cikinta, saboda abin da ta kira yi wa jam’iyya zagon-ƙasa. Cikin wata sanarwa da jam’iyyar ta wallafa a shafinta na Facebook, ta ce ta ɗauki matakin ne domin kawo haɗin kai da ladabtarwa a jam’iyyar da kuma […]

Read more

Babu Janar Din Da ISWAP Ta Kama A Borno — Sojoji

Rundunar Soji ta ƙaryata rahotannin da ke cewa an yi garkuwa da kwamandan Bitget ta 25 da ke Jihar Borno a wani harin kwanton ɓaunan mayaƙan ƙungiyar ISWAP. Ta buƙaci jama’a su yi watsi da wannan labarin ƙarya, tare da yin addu’ar samun nasarar sojojin Najeriya da ke bakin daga. Rundunar ta ce sojojin sun […]

Read more

Sojojin Najeriya Sun Halaka Yan Fashin Daji A Zamfara

Rundunar sojan sama ta Najeriya ta ce ta yi nasarar kashe ‘yanfashi da dama waɗanda ba ta faɗi adadinsu ba a garin Tsafe na jihar Zamfara bayan wani hari ta sama. Mai magana da yawun rundunar,,Air Commodore Ehimen Ejodame, ya ce an kai hare-haren ne kan sansanin ‘yanfashi na Sauri ranar Juma’a bayan tattara bayanan […]

Read more

Ba Zanje Wajen Babban Taron PDP Ba- Sule Lamido

Tsohon Gwamnan Jigawa Sule Lamido ya ce ba ya goyon bayan babban taron jam’iyyarsu ta PDP, kuma ba zai je taron ba saboda nasarar da ya yi a ƙorafin da ya shigar gaban kotu na dakatar da taron. Lamido ya bayyana hakan ne jim kaɗan bayan kotun tarayya a Abuja ta umarci PDP ta dakatar […]

Read more

Yadda Babban Taron Jam’iyar PDP Ke Gudana A Oyo

Shugabanni da wakilai da magoya bayan babbar jam’iyyar adawa a Najeriya ta PDP sun yi wa filin wasa na Lekan Salami tsinke domin halartar babban taronta na ƙasa. Ana gudanar da taron ne a birnin Ibadan na jihar Oyo da ke kudancin ƙasar, kuma jam’iyyar ce ke mulkin jihar ƙarƙashin Gwamna Seyi Makinde. “Duk wanda […]

Read more