Labarai

Garuruwan Da Ke Cikin Haɗarin Ambaliya Saboda Kogin Neja

Hukumar kula da harkokin ruwa ta Najeriya ta yi gargaɗi kan barazanar aukuwar ambaliya sakamakon tumbatsar madatsun ruwa a wasu jihohin ƙasar. Hukumar Nigeria Hydrological Services Agency (NiHsa ) ta yi kira ga jama’ar da ke zaune a wuraren da abin ka iya shafa da su gaggauta tashi daga wuraren kafin aukuwar ambaliyar da ake […]

Read more

Cutar Kwalara Ta Kashe Mutane 58 A Bauchi

Aƙalla mutane 58 ne aka tabbatar da mutuwarsu sakamakon barkewar cutar Kwalara a ƙananan hukumomi 14 daga cikin 20 da ke jihar Bauchi. Haka kuma, an samu sabbin mutane 258 da suka kamu da cutar a faɗin jihar. Mataimakin Gwamnan jihar, Auwal Mohammed Jatau, ne ya bayyana hakan yayin ƙaddamar da wasu kwamitoci biyu kan yaki […]

Read more

Kundin Bajinta Na Guinness Ya Taya Hilda Baci Murna

Fitacciyar mai girkin nan, Hilda Effiong Bassey, wadda aka fi sani da Hilda Baci, ta sake kafa tarihi a duniya ta hanyar girka tukunyar dafa-dukar shinkafa mafi girma bayan shafe awa takwas tana girkin. Hakan dai na ƙunshe ne cikin wani saƙon taya murna da Kundin Bajinta na Guinness ya wallafa a shafukan sada zumunta. […]

Read more

An Tsinci Gawar Wani Barasaken Gargajiya A Filato

Wata ƙungiyar Cigaban Kanam (KADA) ta fitar da sanarwar alhini da fushi kan kisan gillar da aka yi wa shugaban unguwar Shuwaka, Malam Hudu Hassan Barau, wanda aka fi sani da Sarkin Shuwaka daga yankin Kyaram, al’ummar Garga a Karamar Hukumar Kanam ta Jihar Filato. Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da ƙungiyar […]

Read more