EFCC Ta Tabbatar Da Yin Kame A Wani Otal A Neja
Hukumar Yaƙi da Yi Wa Tattalin Arziƙi Zagon Ƙasa (EFCC), ta ce ita ta kai samame otal ɗin White Hill da ke kan titin Shiroro a Minna, Babban Birnin Jihar Neja.
Hukumar Yaƙi da Yi Wa Tattalin Arziƙi Zagon Ƙasa (EFCC), ta ce ita ta kai samame otal ɗin White Hill da ke kan titin Shiroro a Minna, Babban Birnin Jihar Neja.
Dakarun Hukumar Hisba masu yaƙi da ɓadala da tabarruji a Jihar Kano, sun kama wasu matasa da ba su yi azumi a ranar farko ta watan Ramadanan bana ba.
Aƙalla fasinjoji 12 ne suka ƙone ƙurmus a wani mummunan hatsari da ya auku a kan titin Benin zuwa Auchi a Jihar Edo.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Bauchi sun cafke wani magidanci mai shekaru 50, Alhaji Nuru Isah kan zargin yi wa matarsa dukan da ya yi ajalinta a dalilin abincin buɗa-baki.
Ofishin Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya amince da bukatar Amurka na tsawaita wa’adin yarjejeniyar tsagaita bude wuta da musayar fursunoni har zuwa bayan azumin Ramadan.
Dangote Coal Mines Limited da mazauna jihar Benue sun kulla yarjejeniyar ci gaban al’umma (CDA)
Kasar Saudiyya ta sanar da ganin jinjirin watan Ramadan na Shekarar 1446 Bayan Hijra a Yau Din nan.
Rundunar yan sandan jihar Kano tare hadin gwiwar sauran hukumomin tsaro sun yi karin haske kan dalilin rufe titin zuwa gidan gwamnatin jihar, sakamakon samun bayan sirri da hukumomin suka Yi na gungun wasu mutane da suke yunkurin gudanar da Zanga-zanga don tayar da hankalunan al’umma.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya a Majalisar Dattawa, Natasha Akpoti-Uduaghan ta shigar da ƙara a kotu tana ƙalubalantar shugaban majalisar, Godswil Akpabio, kan zargin ɓata mata suna.
Daga: Safiyanu Haruna Kutama Gwamnatin jihar Kano ta amince da ranar juma’a 28 ga watan fabarairu, 2025, a matsayin ranar hutun Zango karatu na biyu ga makarantun firamare da sakandire dake jihar baki daya. A wata sanarwa da daraktan wayar da kan al’umma na ma’aikatar ilimi ta jihar Kano, Balarabe Abdullahi Kiru ya aikewa manema […]