Shugaba Tinubu Ya Yabawa Dangote
Gwamnatin Najeriya ta jinjinawa rukunin kamfanin Dangote saboda da muhimmiyar rawar da ya ke takawa wajen ciyar da kasar gaba, ta hanyar bunkasa masana’antu.
Gwamnatin Najeriya ta jinjinawa rukunin kamfanin Dangote saboda da muhimmiyar rawar da ya ke takawa wajen ciyar da kasar gaba, ta hanyar bunkasa masana’antu.
Hukumar Kula da Ingancin Abinci da Magunguna ta Ƙasa (NAFDAC), ta gano wani wuri a Abia da ake sake gyara da sabunta magungunan da suka lalace domin sayar wa jama’a.
Al’ummar unguwar Tudun murtala tagarji sun tsinci wani jariri sabon haihuwa da aka jefar dashi a cikin kwali.
Tsohon Gwamnan Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, ya bayyana cewa guguwar sauyin sheƙa da ke kaɗawa a tsakanin jam’iyyun siyasa a Arewa maso Yammacin ƙasar na da alaƙa da son zuciyar ’yan siyasar yankin.
Majalisar Ƙoli Ta Addinin Musulunci A Najeriya ta ɗage taron mahaddata Al-Qur’ani da ake yi wa laƙabi da Qur’anic Conference a Turance da za a gudanar a Abuja Saboda yawan waɗan da suka nuna sha’awar zuwa.
Ƙungiyar Boko Haram ta kashe mayaƙan takwararta na ISWAP yayin wani fada da suka tafka ranar Juma’a a Ƙaramar Hukumar Kukawa da ke Jihar Borno.
Wasu mutane 23 sun gamu da ajalinsu a wani hatsari da ya rutsa da su a gadar sama ta Muhammadu Buhari da ke hotoro kan hanyar Kano zuwa Maiduguri a ranar Juma’ar da ta gabata.
Hukumar kula da inshoran lafiya ta ƙasa (NHIs), ta ɓullo da wani shiri na raba daidai wurin sayen magani ga masu fama da cutar kansa a Najeriya. A ƙarƙashin shirin, waɗanda suke fama da cutar kansa kuma suke samun kulawar kikitoci za su samu tallafin da ya kai Naira 400,000 domin inganta lafiyarsu. Darakta-janar na […]
Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF ya ce kusan kananan yara dubu dari biyu da hamsin (250,000) a Kano ba su taba samun allurar riga-kafi na yau da kullum ba, lamarin da ya sa Kano ta kasance jiha mafi yawan wadan da ba a musu riga kafi a Najeriya. Shugabar ofishin […]
Gwamnatin jihar Jigawa ta ƙulla ƙawance da kamfanonin samar da dabino na ƙasar Saudiyya da kamfanin Netay Agro-Tech a Najeriya domin bunƙasa noman dabino a jihar.