An Buƙaci Matasa Su Kai Zuciya Nesa
Basaraken ya ce, yana ganin matasa basa samun abin da ya kamata, na daga kayan more rayuwa, hakan yasa suke son nuna bacin ransu.
Basaraken ya ce, yana ganin matasa basa samun abin da ya kamata, na daga kayan more rayuwa, hakan yasa suke son nuna bacin ransu.
An tabbatar da mutuwar mawakiya Onyeka Onwenu a wani asibiti da ke unguwar Victoria Island a birnin Legas bayan ta yi wasa a wurin bikin zagayowar ranar haihuwar Misis Stella Okoli a birnin Legas
Isra’ila ta halaka shugaban Kungiyar Hamas Ismail Haniyeh mai shekara 62 a gidansa da ke Tehran
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ne na farka da ya kafa irin wannan kwamiti kan sabon mafi ƙarancin albashi
Gwamnatin Najeriya ta ce ta tanadi wani adadi mai yawa na manyan buhunan shinkafar da za a sayar a sassan kasar da nufin samar da sauki ga jama’ar ta.
Majalisar wakilan Najeriya za ta yi zaman gaggawa ranar Laraba, 31 ga Yuli, 2024 domin shawo kan masu zanga-zanga.
Shugabannin jam’iyyar APC a jihohi 36 na Najeriya da kuma babban birnin tarayya Abuja, sun ce ba za su naɗe hannu suna gani a kifar da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu da sunan zanga-zanga ba. Da yake yi wa manema labarai jawabi a sakatariyar jam’iyyar APC ta kasa a ranar Litinin a Abuja, shugaban jamiyyar […]
Masu zanga-zangar sun fantsama kan manyan titunan jihar, ciki har da babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna.
A cikin wani sabon faifan bidiyon da Bello Turji ya sake fitarwa, ya ce Matawalle na da hannu wajen tallafawa ayyukan ta’addanci a yankin Arewa maso yammacin Najeriya.
Tsohon ɗan majalisar tarayya kuma jigo a siyasar Arewa, Dokta Usman Bugaje ya bayyana cewa ‘yan Najeriya su fito suyi zanga zanga, domin nuna bacin ransu ga halin matsi da suke ciki. Bugaje ya nuna takaicin sa kan yadda gwamnatin ke wadaka da kuɗi wajen gina gidaje da kuma siya wa shugaban ƙasa jirgin sama, […]