Babban Labari

ADC ce kawai za ta ceto Najeriya – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya ce jam’iyyar ADC ce kawai za ta iya ceto Najeriya daga halin da take ciki na matsalar tsaro da tattalin arziki. Yayin da yake jawabi a wurin taron ƙaddamar ofishin jam’iyyar a jihar Taraba a ranar Asabar, Atiku ya ce ya shiga jam’iyyun APC da PDP a baya […]

Read more

Hamɓararren shugaban Guinea Bissau ya isa Senegal

Hamɓararren shugaban ƙasar Guinea Bissau ya isa makwabciyar ƙasarsa, Senegal bayan wata yarjejeniya da kungiyar ECOWAS ta jagoranta. Wakilin BBC ya ce ma’aikatar harkokin wajen Senegal ta ce a ranar Alhamis da yamma wani jirgin sama na soji ya sauka a ƙasar da Mista Embalo a ciki. A shekaran jiya Laraba ne sojoji suka hamɓarar […]

Read more

Yau Za A Yi Jana’izar Sheikh Dahiru Bauchi

A yau Juma’a ne za a gudanar da jana’izar fitaccen malamin addinin Musuluncin nan da ya rasu, ranar Alhamis, Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Sheikh Dahiru wanda jagora ne na darikar Tijjaniyya ya rasu yana da shekaru 98 a kalandar miladiyya, a kalandar Musulunci kuma yana da shekara 100 da ƴan watanni. Shehin malamin ya rasu […]

Read more