Mun Ji Takaicin Faɗuwa Zaɓe a Kano – APC
Shugaban jam’iyyar na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya shaida wa majiyarmu cewa, babban abin bakin ciki shi ne a ce sun rasa Kano
Shugaban jam’iyyar na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya shaida wa majiyarmu cewa, babban abin bakin ciki shi ne a ce sun rasa Kano
PDP Ta Dakatar da Wasu ‘Ya’yan Jam’iyyar Bisa Zargin Yin “Anti-Party”
Kaduna: PDP Ta Gudanar da Zanga-zangar Ƙin Karɓar Sakamakon Zaɓe
NNPP Ta Mai Da Martani Ga APC Kan Sake Duba Sakamakon Zaɓe
APC Na Zanga-zangar Ƙalubalantar Sakamakon Zaɓen Gwmnan Kano
Zan Raya Manufofin Gwamnatin Kwankwaso – Abba Kabir Yusuf
APC Ta Yi Watsi Da Sakamakon Zaɓen Kano
INEC Ta Ayyana Zaɓen Jihar Adamawa a Matsayin Wanda Bai Kammala Ba
Hukumar zaɓe mai zaman kanta a jihar Zamfara ta bayyana Dauda Lawal Dare a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar. Dauda Lawal dai ya samu ƙuri’u 377,726 – inda ya yi nasara a kan gwamna mai ci Bello Muhammad Matawalle wanda ya samu ƙuri’u 311,976. An dai kwashe tsawon lokaci ana tattara sakamakon zaɓen […]
Katsina: Ɗan Takarar PDP Ya Ƙi Amincewa da Sakamakon Zaɓe