Home » Cikin Hotuna: Taron Tattaunawa da Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a a Kano

Cikin Hotuna: Taron Tattaunawa da Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a a Kano

Taron tattaunawa da masu ruwa da tsaki kan yaɗa labarai

by Muhammad Auwal Suleiman
0 comment
taron buɗa baki

Taron tattaunawa a lokacin buɗa baki kenan da Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Alh. Mohammed Idris, wanda ya  yi da masu ruwa da tsaki a harkar yaɗa labarai wanda aka gudanar a nan Kano.

taron buɗa baki

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Alh. Mohammed Idris.

taron buɗa baki

Shugabar gidan rediyo da talabijn ta Muhasa, Haj. Aishatu Sule, a lokacin da ake gudanar da taron tattaunawar da ministan yaɗa labarai

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?