Gwamnan Barno Ya Daga Likkafar Kwalejin Mustapha Umar Elkanemi

Gwamnan jihar Barno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya ɗaukaka darajar kwalejin Mustapha Umar Elkanemi ta karatun Larabci dake Maiduguri zuwa matsayin babbar cibiya ta musamman ta koyar da ilimin larabci da ilimin addinin Musulunci.

Gwamnan ya ce, sun yi hakan ne domin yaƙi da irin fahimtar da ƴan ta’addar Boko Haram suka yi wa Karatun Addinin Musulunci wanda ya gurguntar da al’amuran cigaba a faɗin jihar da ma ƙasar nan baki ɗaya.

GA CIGABAN RAHOTON:

Post masu alaƙa

Rimingado ya kaddamar da kwamitoci 9 da kan yaki da miyagun kwayoyi a Kano.

Tinubu ya taya ‘yar Gombe murnar lasha gasar musabaka ta duniya

Mutanen da suka mutu a haɗarin kwale-kwale a Sokoto sun kai 48