Gwamnan jihar Kano Ya Sallami Sakataren Hukumar Alhazai da Mambobinta

Gwamnan jihar kano, engr. abba kabir yusuf, ya sallami babban sakataren hukumar jin dadin alhazai ta jiha, muhammad abba danbatta.

sabon gwamnan kano ya ce ilimi ne babban abin da gwamnatinsa za ta sa a gaba.

kamfanin mai na nnpc, ya ce jama’a su daina fargaba domin akwai wadataccen mai a ƙasa.

muna ɗauke da rahoton na musamman a kan jawabin farko na sabon shugaban nijeriya.

shugaban amurka, joe biden, ya yi wa sabon shugaban kasar najeriya bola ahmed tinubu alkawarin yin aiki tare wajen bunkasa tattalin arziki.

Post masu alaƙa

Kwalejin sojan ruwa dake Dawakin-Tofa ta kara karfafa hadin gwiwar aiki tare da rundunar yan sandan Kano.

Sojojin Najeriya sun ceto mutane 9 daga masu garkuwa a Kogi.

Kotu tsare mutane biyu da ake zargi da rushe Gadar Watari da yanka filaye ba bisa ka’ida ba a Kano.