Gwamnan jihar Kano Ya Sallami Sakataren Hukumar Alhazai da Mambobinta

Gwamnan jihar kano, engr. abba kabir yusuf, ya sallami babban sakataren hukumar jin dadin alhazai ta jiha, muhammad abba danbatta.

sabon gwamnan kano ya ce ilimi ne babban abin da gwamnatinsa za ta sa a gaba.

kamfanin mai na nnpc, ya ce jama’a su daina fargaba domin akwai wadataccen mai a ƙasa.

muna ɗauke da rahoton na musamman a kan jawabin farko na sabon shugaban nijeriya.

shugaban amurka, joe biden, ya yi wa sabon shugaban kasar najeriya bola ahmed tinubu alkawarin yin aiki tare wajen bunkasa tattalin arziki.

Post masu alaƙa

Manjo Janar Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Yan Bindiga

JIBWIS Gwallaga Sun Ziyarci A Sansanin Alhazai Na Jihar Bauchi Domin Bada Agaji

‘Yan Arewa A Jihohin Kudu Sun Koka kan Tsangwama da Wariya Saboda Matsalolin Tsaro