Gwamnan jihar Kano Ya Sallami Sakataren Hukumar Alhazai da Mambobinta

Gwamnan jihar kano, engr. abba kabir yusuf, ya sallami babban sakataren hukumar jin dadin alhazai ta jiha, muhammad abba danbatta.

sabon gwamnan kano ya ce ilimi ne babban abin da gwamnatinsa za ta sa a gaba.

kamfanin mai na nnpc, ya ce jama’a su daina fargaba domin akwai wadataccen mai a ƙasa.

muna ɗauke da rahoton na musamman a kan jawabin farko na sabon shugaban nijeriya.

shugaban amurka, joe biden, ya yi wa sabon shugaban kasar najeriya bola ahmed tinubu alkawarin yin aiki tare wajen bunkasa tattalin arziki.

Post masu alaƙa

Jigawa Za Ta Bai Wa Alhazai Abinci Sau Uku a Rana a Hajjin 2026

Namadi Ya Kaddamar da Shirin Fadada Ilimi yayin da SLU ta Yaye Dalibai Sama da 4,000

Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Jigawa Ta Taya Gwamna Namadi Da Musulmi Murnar Eid-el-Fitr