Gwamnan Kano ya nada kwamitin riko na hukumar gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin Yan kwamitin riko na hukumar gudanarwar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars (Masu Gida).

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran Gwamnan Kano Sanusi Bature Dawakin Tofa ya raba wa manema labarai.

Post masu alaƙa

An yi garkuwa da ɗalibai a hanyar zuwa jarrabawar JAMB

Mai Ilimi na gaske ba ya Fariya ko dagawa – Sarki Aminu Ado Bayero

Sojoji sun daƙile yunƙurin mahara da kashe kwamanda a Borno