Gwamnan Kano ya nada kwamitin riko na hukumar gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince da nadin Yan kwamitin riko na hukumar gudanarwar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars (Masu Gida).

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da babban Sakataren yada labaran Gwamnan Kano Sanusi Bature Dawakin Tofa ya raba wa manema labarai.

Post masu alaƙa

Wani raho bayyana yadda Malami ɗaya ke kula da ɗalibai 105 a makarantun gwamnatin Kano.

Hukuncin kotu kan jam’iyyar NDC koma baya ne ga dimokraɗiyya – PDP

Rundunar ƴan sandan Nijeriya ta kafa kwamitin da zai nemo hanyoyin da jami’anta za su mallaki gidaje.