Gwamnatin Najeriya za ta ciwo bashin dala miliyan ɗari biyar domin tallafa wa mata

Babban bankin Duniya ya amince da bukatar gwamnatin tarayya na cin bashin dala miliyan ɗari biyar, domin taimaka wa Najeriya a shirin tallafa wa mata.

Wannan shi ne bashi na biyu da bankin duniya ke amincewa da shi karkashin sabuwar gwamnati ta shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.

Post masu alaƙa

Jigawa Za Ta Bai Wa Alhazai Abinci Sau Uku a Rana a Hajjin 2026

Namadi Ya Kaddamar da Shirin Fadada Ilimi yayin da SLU ta Yaye Dalibai Sama da 4,000

Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Jigawa Ta Taya Gwamna Namadi Da Musulmi Murnar Eid-el-Fitr