Tsoron Ka da APC Ta Fadi Zabe Ne Ya Hana Ni Sanar da Janye Tallafin Man Fetur ~ Buhari

Tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya fitar da jawabi ta bakin Tsohon Mai Taimaka Masa a Kan Harkokin Yada Labarai, Malam Garba Shehu, yana mai cewa hikimar hakura da janye tallafin man fetur kafin ya bar fadar Aso Rock, ita ce gudun kar jam’iyyar APC ta fadi zabe, sakammakon cire tallafin man fetur ɗin.  

Post masu alaƙa

Manjo Janar Rabe Abubakar Ya Rasu A Hannun ‘Yan Bindiga

JIBWIS Gwallaga Sun Ziyarci A Sansanin Alhazai Na Jihar Bauchi Domin Bada Agaji

‘Yan Arewa A Jihohin Kudu Sun Koka kan Tsangwama da Wariya Saboda Matsalolin Tsaro