Gwamnatin tarayya ta haramta wa ƙananan yara mata shiga otel

Ministar Mata da Cigaban Al’Umma, Uju Kennedy-Ohanenye, ta ce gwamnatin tarayya ta haramta wa yara mata shiga kowanne irin otel a faɗin ƙasar nan.

Ministar ta bayyana hakan a Abuja yayin bikin yaye ɗalibai da suka ci gajiyar shirin da aka yi wa take da ‘Unlock training programme’ wanda mataimkiya ta musamman ga shugaban ƙasa kan sana’o’i da ilimin kasuwanci, Madam Abiola Arogundade.

Ministan ta ce wannan doka za ta fara aiki ne daga ranar 20 ga watan Yinin shekarar da muke ciki.

Post masu alaƙa

Kotun kolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kwace kadarorin Godwin Emefiele

Dalibai huɗu za su wakilci Najeriya a gasar Spelling Bee ta Duniya a China

Babandede Ya Taya Shettima Murnar Sake Samun Takarar Mataimakin Shugaban Kasa