Sallah: Gwamnan Kano ya jaddada aniyarsa ta cigaba da ayyukan raya jihar

A yayin da ake cigaba da murnar zagayowar sallah babba, shi ma gwaman jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya halarci sallar Idi a masallacin Idi na ƙofar Mata tare da gabatar da jawabinsa na taya murna ga al’ummar jihar nan.

 

Abokin aikinmu Shamsuddeen Sulaiman Malami ya halarci masallacin ga kuma tsarabar jawabin gwamnan Kano da ya kawo mana:

MURYAR GWAMNA:

 

Post masu alaƙa

Babandede Ya Ziyarci Iyalan Hon. Laushi, Ya Ba Su Tallafi

Da Fulani Aka Kama da Wuraren ƙera Makamai a Filato, da War Haka Duniya ta Dauka:-Zagazola Makama

Gwamna Bala Mohammed ya canja sheka daga jam’iyar PDP zuwa jam’iyyar APM