Home » Jama’a Sun Taimaka Wa Yan Sanda Kama Wanda Ake Zargi Da Jifan Tawagar Sarkin Kano Muhammadu Sunusi ii

Jama’a Sun Taimaka Wa Yan Sanda Kama Wanda Ake Zargi Da Jifan Tawagar Sarkin Kano Muhammadu Sunusi ii

by Mujahid Wada Guringawa
0 comment

Rundunar yan sandan jihar Kano, ta tabbatar da cewar al’ummar gari sun taimaka mata wajen kamo Wani matashi mai Nasir Idris, dan Shekaru 35 nazaunin unguwar Kofar Mazugal, bisa zarginsa da jifan tawagar mai martaba sarkin Kano Muhammadu Sunusi ii, a daidai Yan Mota Kofar Wambai Kano.

Kakakin rundunar ƴan sandan jihar Kano SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya ce da zarar an kammala gudanar da bincike za a gurfanar da shi a gaban kotu.

You may also like

Leave a Comment

Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa.
Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.

Ra'ayi

Labarai da Dumi-dumi

©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi

Are you sure want to unlock this post?
Unlock left : 0
Are you sure want to cancel subscription?