Katsina: ‘ya’yan ƙungiyar ƙwadago sun tsunduma yajin aiki

Wasu al’ummar cikin birnin Katsina, Sun bayyana yunkurin kungiyoyin kwadago na NLC da TUC a matsayin abu marar dalili da kuma rashin tausayin da al’umma suke ciki.

Sun bayyana cewa lamarin da ya shafi shugaban kungiyar kwadago a jihar Imo, wanda kungiyoyin kwadagon suka fake dashi abune da ya shafeshi shi kadai, inda suka bayyana cewa bai kamata a ingiza maaikata shiga yajin aikin ba, wanda yin hakan zai kara jefa rayukansu cikin mawuyacin hali.

Post masu alaƙa

Da Fulani Aka Kama da Wuraren ƙera Makamai a Filato, da War Haka Duniya ta Dauka:-Zagazola Makama

Gwamna Bala Mohammed ya canja sheka daga jam’iyar PDP zuwa jam’iyyar APM

Gwamnatin Jihar Jigawa ta raba rancen naira miliyan dubu huɗu