Kotu ta ayyana ranar da za ta yi hukunci kan zaben gwamnan Kano

Kotun sauraron kararrakin zabe ta ayyana ranar Laraba, 20 ga watan Satumba domin yanke hukuncin shari’ar kan kujerar Gwamnan Kano.

A cikin wata sanarwa da ta fito daga Kotu sauraren kararrakin zaben Mai dauke da sa hannun maga takardar kotun, ta ce za a gudanar da zaman yanke hukuncin ne a babbar Kotun jihar Kano dake Miller Road a Kano.

Post masu alaƙa

Kotun kolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kwace kadarorin Godwin Emefiele

Dalibai huɗu za su wakilci Najeriya a gasar Spelling Bee ta Duniya a China

Babandede Ya Taya Shettima Murnar Sake Samun Takarar Mataimakin Shugaban Kasa