• Home  
  • Ma’aikatan Da Ba Za A Biya Albashin Dubu 70 Ba
- Babban Labari - Labarai

Ma’aikatan Da Ba Za A Biya Albashin Dubu 70 Ba

Karamin sashe na ɗaya na babban sashe na huɗu na dokar albashin Najeriya na 2019 da aka yi wa kwaskarima a 2024 ya ce biyan albashi mafi ƙaranci na naira dubu 70 bai shafi wasu ma’aikatu ba.  Sashen ya lissafo su kamar haka: Ma’aikatun da ke da ma’aikatan wucin-gadi. Dillalai, waɗanda ma’aikatu ke biyan su […]

Karamin sashe na ɗaya na babban sashe na huɗu na dokar albashin Najeriya na 2019 da aka yi wa kwaskarima a 2024 ya ce biyan albashi mafi ƙaranci na naira dubu 70 bai shafi wasu ma’aikatu ba. 

Sashen ya lissafo su kamar haka:

Ma’aikatun da ke da ma’aikatan wucin-gadi.

Dillalai, waɗanda ma’aikatu ke biyan su daidai da aikin da suke yi a wani ƙayyadadden lokaci.

Ma’aikatun da masu yi musu aiki ba su kai mutane 25 ba.

Ma’aikatan da ke aiki na lokaci zuwa lokaci kamar masu aikin ƙwadago a ma’aikatu ko gona.

Ma’aikatan jirgin sama ko na ruwa waɗanda dokokin aikinsu suka bambamta da sauran ka’idojin ayyuka.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai