Gwamnatin Oyo ta saka dokar hana fita a ƙananan hukumomi 10
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya amince da sanya dokar hana fita na sa’o’i 16 a wasu ƙananan hukumomi 10 kan matsalar tsaro a jihar. Sanarwar da sakataren gwamnatin Jihar, Farfesa Musibau Babatunde ya fitar ta ce dokar za ta fara aiki daga yau, ranar Laraba, 24 ga watan Yuni, 2026, kuma za ta kasance […]



