Ƙungiyar Ƙwadago Ta Umarci Mambobin Ta Da Su Shiga Yajin Aiki
Kungiyar ƙwadago ta Najeriya NLC ta umarci mambobin ta da gwamnati bata fa ra biya sabon albashi ba da su shiga yajin aiki.
Kungiyar ƙwadago ta Najeriya NLC ta umarci mambobin ta da gwamnati bata fa ra biya sabon albashi ba da su shiga yajin aiki.
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ne na farka da ya kafa irin wannan kwamiti kan sabon mafi ƙarancin albashi
Karamin sashe na ɗaya na babban sashe na huɗu na dokar albashin Najeriya na 2019 da aka yi wa kwaskarima a 2024 ya ce biyan albashi mafi ƙaranci na naira dubu 70 bai shafi wasu ma’aikatu ba. Sashen ya lissafo su kamar haka: Ma’aikatun da ke da ma’aikatan wucin-gadi. Dillalai, waɗanda ma’aikatu ke biyan su […]
Bayan Yusuf ya mayar da waɗannan kuɗaɗe ne kuma, gwamnan jihar Kano ya buƙaci ganawa da shi domin miƙa masa godiyarsa bisa gaskiyar da ya nuna tare da neman sauran matasa su yi koyi da shi.