Ma’aikatan Muhasa Sun Sami Horo Na Musamman a Wani Mataki Na Fara Sashen Talabijin

A shirye-shiryen bude sashen talabijin na Muhasa baya ga sashen rediyo da tuni ya daɗe da fara aiki kan mita 92.3 a zangon FM, wasu daga cikin ma’aikatan wannan gida sun samu horo na musanman na sannin makamar aiki a bangaren talabijin.

Wannan wani mataki ne tabbatar da an samu ƙwarewa da kuma gabatar da ingantattun ayyuka ga al’ummar da ake yi dominsu.

Post masu alaƙa

Babandede Ya Ziyarci Iyalan Hon. Laushi, Ya Ba Su Tallafi

Da Fulani Aka Kama da Wuraren ƙera Makamai a Filato, da War Haka Duniya ta Dauka:-Zagazola Makama

Gwamna Bala Mohammed ya canja sheka daga jam’iyar PDP zuwa jam’iyyar APM