Majalisa Ta Tafi Hutun Kwanaki 7 Domin Juyayin Rasuwar Buhari

Majalisar Dokoki ta Ƙasa ta dakatar da zamanta na tsawon sati biyu domin juyayin rasuwar tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari.

Akawun Majalisar, Kamoru Ogunlana, ya sanar a safiyar Litinin cewa Majalisar ta ɗage zamantafa kwana 12, har zuwa ranar 22 ga watan nan na Yuli, 2025.

 

Post masu alaƙa

Ƴan sandan Kano za su ƙara ƙaimi wajen amsa kiran gaggawa – CP Bakori

Masu Garkuwa Da Janar Rabe Na Neman A Sako ’Yan Bindigar Da Ke Hannun Gwamnati

Gwamna Namadi ya dakatar da hadimansa huɗu