Majalisa Ta Tafi Hutun Kwanaki 7 Domin Juyayin Rasuwar Buhari

Majalisar Dokoki ta Ƙasa ta dakatar da zamanta na tsawon sati biyu domin juyayin rasuwar tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari.

Akawun Majalisar, Kamoru Ogunlana, ya sanar a safiyar Litinin cewa Majalisar ta ɗage zamantafa kwana 12, har zuwa ranar 22 ga watan nan na Yuli, 2025.

 

Post masu alaƙa

Bwala yayi zargin akwai hannun kasashen wajen kan matsalar tsaro a Nijeriya

Dakarun yan sanda 200 sun samu horon sarrafa makami a Kano.

DSS ta kama waɗanda ake zargi da sace Farfesa A Nasarawa