Murya: Shugaba Buhari Ya Yaba da Zaɓen Gwamnoni -Garba Shehu

Gidan Rediyon Muhasa ya samu tattaunawa da mai magana da yawun shugaban kasa Alh. Garba shehu inda ya shaidawa Muhasa cewa shugaba muhammadu Buhari yakada kuri’arsa a mazabarsa dake garin Daura, shugaban ya bayyana jin dadinsa game da yadda komai yake tafiya daidai kuma yayi kira ga al’umah da suyi haquri subi ka’ida ajira sakamakon zabe.

Tattaunawa da Ahmad Tijjani Lawan Ya Yi da Alh. Garba Shehu, Mai Magana da Yawun Shugaban Ƙasa Buhari

Post masu alaƙa

Yan Sandan a Kano sun kama mutane 244, ciki har da 117 da ake zargi da fadan daba.

Ƴansanda sun ƙara tsaurara matakan tsaro a bikin Takutaha, tare da gargaɗin masu yunkurin tada zaune tsaye.

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 26 a Borno