Rikicin Shugabanci Ya Tilasta Dakatar da Rantsar da ‘Yan Majalisar Jihar Jigawa

Rashin samun daidaito game da wanda zai jagoranci majalisar jihar Jigawa karo na takwas, ya haifar da tsaiko wajen rantsar da sabbin ‘yan majalisar a jiya Talata.

Takaddamar ta kaure tsakanin gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi da masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC a jihar cikin su har da tsohon gwamnan jihar Badaru Abubakar, dangane da zaben shugaban majalisar dokokin jihar.

Post masu alaƙa

Babandede Ya Ziyarci Iyalan Hon. Laushi, Ya Ba Su Tallafi

Da Fulani Aka Kama da Wuraren ƙera Makamai a Filato, da War Haka Duniya ta Dauka:-Zagazola Makama

Gwamna Bala Mohammed ya canja sheka daga jam’iyar PDP zuwa jam’iyyar APM