Shugaba Tinubu ya aike wa majalisar dattawa da sunayen ministoci kashi na biyu

Shugaba Bola Tinubu ya mika jerin sunayen ministocinsa kashi na biyu ga majalisar dattawa.

Shugaban ya mika jerin sunayen ne ta hannun Femi Gbajabiamila, shugaban ma’aikatan fadar sa a ranar Laraba.

Izuwa yanzu dai, majalisar ba kai ga bayyana adadin sunayen ke cikin wannan takarda ba kasancewar har yanzu shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio bai karanta ba.

Post masu alaƙa

Jigawa Za Ta Bai Wa Alhazai Abinci Sau Uku a Rana a Hajjin 2026

Namadi Ya Kaddamar da Shirin Fadada Ilimi yayin da SLU ta Yaye Dalibai Sama da 4,000

Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Jigawa Ta Taya Gwamna Namadi Da Musulmi Murnar Eid-el-Fitr