sojoji

Sojoji sun kashe ’yan ta’adda 26 a Borno

Rundunar Sojin Najeriya ta ce ta kashe aƙalla ’yan ta’adda 26 tare da lalata babura 10 a wani samame da ta kai bayan daƙile harin da mayakan suka kai wa sojoji a Kukawa da ke Jihar Borno. Mai magana da yawun Rundunar Operation HADIN KAI, Kyaftin Mohammed Goni, ya bayyana hakan a wata sanarwa da […]

Read more

Sojoji sun ceto mutum 48 da aka sace a Zamfara

Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta Operation FANSAN YAMMA sun ceto mutum 48 da aka yi garkuwa da su bayan sun fatattaki ’yan bindiga da suka kai hari ƙauyen Magami da ke Ƙaramar Hukumar Kaura Namoda a Jihar Zamfara. Sojojin sun ce sun samu kiran neman agaji da sanyin safiyar Lahadi cewa wasu ’yan bindiga masu […]

Read more

Sojojin Najeriya sun ce mayaƙan ISWAP shida sun miƙa wuya

Sojojin Najeriya sun ce aƙalla mutum shida da ake zargin mayaƙan Boko Haram tsagin ISWAP ne sun miƙa tare da iyalansu a jihar Borno da ke arewa maso gabashin ƙasar. Mai magana da yawun rundunar Operation Hadin Kai Captain Mohammed Goni ne ya sanar da haka, inda ya ƙara da cewa binciken farko-farko ya nuna […]

Read more

Sojoji sun ceto mutane 47 da ISWAP ta yi garkuwa da su a Borno

Rundunar haɗin gwiwa ta sojojin Najeriya a Arewa maso Gabas, wato Operation Hadin Kai, ta ce ta ceto mutane sama da 47, akasarinsu mata da yara, daga hannun ‘yan ta’addan ISWAP a jihar Borno. Jami’in yaɗa labaran rundunar, Kyaftin Mohammed Goni, ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da aka fitar ranar Talata a Maiduguri. […]

Read more

Sojoji Sun Cafke Shugaban ’Yan Bindiga A Zamfara

Dakarun Sojin Najeriya, sun kama Kachalla Halilu wanda ake zargin ɗaya daga cikin shugabannin ’yan bindiga ne a Jihar Zamfara. Rahotanni sun ce sojojin sun kama shi ne a wata kasuwar mako-mako da ke garin Shinkafi, bayan sun samu sahihan bayanan sirri game da inda yake. Majiyoyi sun bayyana cewa dakarun rundunar sojin yankin sun […]

Read more

Sojojin Najeriya sun ceto mutum 31 da aka sace a Zamfara

Rundunar sojin Najeriya ta ce dakarunta na Operation FANSAN YAMMA sun ceto mutane 31 da aka yi garkuwa da su tare da kashe ‘ƴan ta’adda’biyar a wasu hare-haren da suka kai a jihohin Zamfara da Katsina. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da rundunar ta fitar a ranar 29 ga Mayun 2026. A cewar […]

Read more

Sojojin sun fara binciken harin bam a kasuwar Jilli

Aƙalla mutane kusan 200 ake fargabar sun mutu bayan jiragen soji sun kai hari kan kasuwar a garin Jilli da ke kan iyakar jihohin Borno da Yobe a ƙarshen mako. Jiragen kai harin ne a yayin wani samamen soja da ke niyyar kai hari kan waɗanda ake zargin ’yan Boko Haram ne a yankin. Mazauna […]

Read more