NOA ta buƙaci ƴan Najeriya su ƙara jajircewa wajen kare Dimokuraɗiyya.
Hukumar Wayar da Kan Jama’a ta Kasa (NOA) ta yi kira ga ’yan Najeriya da su sake tabbatar da jajircewarsu wajen bin ka’idojin dimokuraɗiyya, zama nagartattun ’yan ƙasa, ƙarfafa haɗin kan ƙasa da kuma taka rawar gani a harkokin mulki. Babban Daraktan Hukumar, Lanre Issa-Onilu, ne ya bayyana hakan cikin saƙon da ya fitar domin […]





