Gwamnatin jihar Kano tasha alwashin magance matsalar ruwan sha.
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusif, yasha alwashin kawo ƙarshen matsalar ruwan sha, a yayin wata ziyarar gani da ido da yakai matatar ruwa ta Tamburawa dake jihar. Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun sa, Mustapha Muhammad, ya fitar. A yayin rangadin, an gano matsaloli da suka haɗa […]










