Babban Labari
Labarai
Abba Ya Roki Gwamnatin Tarayya Ta Rage Kudin Aikin Hajji
Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya roki gwamnatin tarayya da ta rage kudin aikin Hajjin bana, duba da irin kalubalen da ‘yan kasa ke fuskanta na tattalin arziki.


