Abuja

An Kama Buhunan Tabar Wiwi Da Dillalansu 11 A Abuja

Rundunar ‘yansandan Najeriya reshen birnin Abuja ta ce ta kama mutum 11 da zargin safarar miyagun ƙwayoyi a wasu samame da ta kai a wasu lokunan birnin. Wata sanarwa a shafukan sada zumunta ta ce samamen sun kai ga gano buhun tabar wiwi 68. “Kamen wani ɓangare ne na yunƙurin daƙile ayyukan safara na gungun […]

Read more

ASUU Na Barazanar Shiga Yajin Aiki A Jami’o’in Najeriya

Ƙungiyar malaman jami’o’i ta Najeriya (ASUU) ta bayyana cewa dukkan jami’o’in gwamnati kusan 150 da ke ƙarƙashin kulawar ta na iya shiga yajin aiki, kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito. Wannan lamari ya biyo bayan da gwamnati ta musanta cewa ta rattaba hannu kan wata yarjejeniya da ASUU, inda ta bayyana takardun da ƙungiyar […]

Read more

EFCC Ta Saki Tambuwal

Tsohon Gwamnan Sakkwato, Aminu Waziri Tambuwal, ya shaki iskar ’yanci bayan sakinsa da Hukumar EFCC mai yaki da masu yi wa tattalin arzikin Nijeriya ta’annati ta yi a yammacin wannan Talatar. Sojojin Sama Sun Yi Wa Yan Bindiga 400 Luguden Wuta A Zamfara An gurfanar Da Waɗanda Ake Zargi Da Harin Cocin Owo A jiya […]

Read more