Abuja

An Sace Motar Malam Nuhu Ribadu

Wasu da ake zargin ɓarayi ne sun sace motar ofishin Malam Nuhu Ribadu, mai bai wa shugaban ƙasa shawara a fannin tsaro a wani masallacin juma’a dake birnin tarayya Abuja. Rahotanni sun bayyana cewa an ajiye motar a kusa da wani masallacin birnin tarayya Abuja da misalin ƙarfe 1:05, lokacin da jami’an ofishin Nuhu Ribadu […]

Read more

Yan Sanda Sun Kama Mai Safarar Alburusai A Jarkar Manja

Jami’an yan sandan birnin tarayya Abuja, tare da hadin gwiwar kungiyar masu sufurin motocin haya ( NURTW) sun samu nasarar kama Alburusai 488 da aka boye su a cikin jarkar Manja. Mukaddashin kwamishinan yan sandan birnin tarayya Abuja, mai kula da aiyuka na musamman, DCP Ishaku Sharu, ne ya tabbatar da hakan a lokacin da […]

Read more

Wike Ya Kwace Filin Sakatariyar PDP A Abuja

  Ministan birnin tarayya Abuja Nyesom Wike, ya kwace filin sabuwar sakatariyar jam’iyyar PDP ta kasa dake birnin tarayya Abuja sakamakon rashin biyan haraji na shekaru 20. Bayanin hakan na cikin wata wasikar da hukumar kula da ƙasa ta birnin tarayya Abuja ta aikewa jam’iyyar PDP, dauke da kwanan watan 13 ga watan Maris. Daraktan […]

Read more