Abuja

Mabarata Sun Hada Wike Da Allah Kan Hanasu Bara

A ranar Litinin 28 ga Satumbar 2024  ake sa ran wa’adin da Ministan Abuja Nyesome Wike ya bai wa mabarata na su fice daga birnin zai ƙare. Kungiyar masu buƙata ta musamman dake Arewacin Najeriya ta yi kira ga ‘ya’yan ta da su tashi da azumi don neman taimakon Ubangiji bisa umarnin na ministan Abuja. […]

Read more

An Rantsar Da Sababbin Shugabannin SNB

Shugabar gidan Rediyo da Talabijin na Muhasa Aishatu B.Sule wadda ta halarci taron a Abuja ce ta rubuto mana cewa an rantsar da sababbin shugabannin kungiyar Ma’aikatan Kafafen Yada Labarai wato SNB wadanda aka zaba a Abuja. An rantsar da su ne a walimar cin abincin dare a Otel din NICON LUXURY  da ke birnin […]

Read more

Zanga-zangar Lumana Ta Yi Ajalin Mutane 14 A Najeriya

Zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya ta rikide zuwa tashin hankali, lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar mutane akalla 14 a manyan biranen kasar.  Zanga-zangar dai ta samo asali ne sakamakon cire tallafin man fetur da kuma karyewar darajar Naira. Zangar-zangar da a farko aka tsara a matsayin ta lumana ta janyo asarar rayuka […]

Read more