An yi hatsaniya kan dokar zaɓe a Majalisar Wakilan Najeriya
An samu hatsaniya a zaman da Majalisar Wakilan Najeriya ta gudanar kan gyaran dokar zaɓen ƙasar ta 2025. Sashe na 60 na dokar, wanda ya tanadi aika sakamakon zaɓe ta hanyar laturoni kuma nan take, da kuma sashe na 84 da ya tanadi bai wa jam’iyyu damar fitar da ɗan takara, ne suka haifar da […]









