Tag: Abuja

Babban Labari Labarai

NOA Ta Bukaci Masana’antar Fina-finai Ta Inganta Dabi’u Da Martaba Nijeriya.

Hukumar wayar da kan jama’a ta kasa, NOA, ta bukaci kungiyar masu shirya fina-finai data yi amfani da masana’antar wajen inganta dabi’u da al’adu da martaba Nijeriya. Darktan Janar na hukumar, Mallam Lanre Issa-onilu, ne ya bayyana hakan lokacin da ya karbi mambobin kungiyar reshen babban birnin tarayya Abuja. Mallam Lanre, ya ce fina-finai suna […]

Babban Labari Labarai

Mako mai Majalisa za ta kada ƙuri’a kan ƙudurin ƙirƙirar sabbin jihohi

Majalisar Wakilai za ta ƙada kuri’a a ranakun 10 da 11 ga watan Disamba kan muhimman kudurorin gyaran kundin tsarin mulkin 1999, ciki har da kirkirar sabbin jihohi da kafa ’yan sandan jihohi. Mataimakin Kakakin Majalisar, Benjamin Okezie Kalu, ya sanar da jadawalin a zaman majalisar, inda ya ce tattaunawa kan kudirin sauya kundin tsarin […]

Babban Labari Labarai

Majalisar Dattawa ta yi sauye-sauye a wasu muhimman kwamitocinta

Majalisar Dattawa ta sanar da sauye-sauye a wasu muhimman kwamitocinta, musamman na tsaro da na tattara bayanan sirri sakamakon ƙalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwar da ta fito daga kwamitin zaɓe na Majalisar, ƙarƙashin jagorancin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio. A sabon tsarin, Sanata Yahaya Abdullahi […]

Babban Labari Labarai

Dambarwar Wike da soja: Ba Za Mu Bari A Cutar Da Wanda Yake Yin Aikin Da Ya Kamata Ba: Badaru 

  Ministan Tsaro, Mohammed Badaru, ya tabbatar da cewa gwamnati tare da manyan hafsoshin rundunonin tsaro za su kare duk wani soja da yake kan aikin sa bisa doka. Badaru ya bayar da wannan tabbaci ne yayin da yake amsa tambayoyin ’yan jarida a taron manema labarai na ma’aikatar, wanda aka shirya don bikin tunawa […]

Babban Labari Labarai

Sojoji Sun Hana Wike Shiga Wani Fili A Abuja

Wasu jami’an soji da aka jibge don kula da wani fili, sun hana ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, shiga wani fili da ake takaddama akansa. Wani faifen bidiyo da ya karade shafukan sada zumunta ya nuna yadda ministan ya yi, musayar yawu da wani Soja, ta hanyar fadawa juna munanan kalamai da zagin […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai