Iran na ci gaba da luguden wuta kan Isra’ila da sansanonin Amurka
Iran na ci gaba da yin luguden wuta kan Isra’ila da sansanonin Amurka da kuma wasu ƙasashen gabas ta tsakiya, a wani martani ga hare-haren da Amurka da Isra’ila ke kai mata. A Bahrain, mahukunta sun ce wuta na ci gaba da ci a babbar matatar man ƙasar, lamarin da ya sa kamfanin man ƙasar […]







