Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya ce jama’ar Arewacin Najeriya ba za su ragawa shugaba Tinubu ba a zaben 2027.
©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya ce jama’ar Arewacin Najeriya ba za su ragawa shugaba Tinubu ba a zaben 2027.
Atiku ya shiga sahun ‘yan Najeriya da ke ta bayyana ra’ayinsu dangane da rashin jituwar da ta kunno kai tsakanin hukumar NMDPRA da matatar man fetur din Dangote a karshen …
Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkashin jam’iyyar PDP a zaɓen da ya gabata, Atiku Abubakar, ya ɗaukaka ƙara zuwa kotun daga ke sai Allah-Ya-isa
Babbar katun daukaka kara ta kasar nan, ta bai wa dan takarar jam’iyyar PDP Atiku Abubakar da na jam’iyyar labour party peter obi izinin su binciki kayan da a ka …
©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi