Tag: AUDA–NEPAD

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Kaduna Da Hadin Gwiwar Hukumar Bayar Da Tallafin Noma Sun Raba Manoma 400 Kayan Noma.

Gwamnatin Jihar Kaduna, tare da haɗin guiwar Hukumar Ci gaban Afirka ta Ƙungiyar Tarayyar Afirka (AUDA–NEPAD) reshen Najeriya, sun kaddamar da rabon kayan noma ga kananan manoma 400 a fadin jihar. ‎ ‎Da yake jawabi a yayin taron bada tallafin, wanda aka gudanar a gidan tarihi na Arewa House da ke jihar Kaduna, Gwamna Uba […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai