Rundunar yan sandan Kano ta kama mutane 10 da ake zargi da satar motoci tsakanin jihohi.
Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane goma da ake zargi da kasancewa mambobin wata ƙungiyar da ke satar motoci tare da kai su jihohi daban-daban domin sayarwa. Kwamishinan ’yan sandan jihar, Ibrahim Adamu Bakori, ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai da aka gudanar a area command ta […]








