Tag: Bauchi

Babban Labari Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Naɗa Dan Uwansa A Matsayin Sabon Sarkin Duguri

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed, ya naɗa babban ɗan uwansa, Alhaji Adamu Mohammed, a matsayin sabon Sarkin Masarautar Duguri. Sakataren Gwamnatin Jihar, Alhaji Aminu Hammayo ne, ya bai wa sabon Sarkin takardar naɗin a madadin gwamnan, a wani biki da aka gudanar a fadar sarkin Duguri, da ke Ƙaramar Hukumar Alkaleri, a ranar Juma’a. […]

Babban Labari Labarai

Cutar Kwalara Ta Kashe Mutane 58 A Bauchi

Aƙalla mutane 58 ne aka tabbatar da mutuwarsu sakamakon barkewar cutar Kwalara a ƙananan hukumomi 14 daga cikin 20 da ke jihar Bauchi. Haka kuma, an samu sabbin mutane 258 da suka kamu da cutar a faɗin jihar. Mataimakin Gwamnan jihar, Auwal Mohammed Jatau, ne ya bayyana hakan yayin ƙaddamar da wasu kwamitoci biyu kan yaki […]

Babban Labari Labarai

Gwamnan Bauchi Zai Kirƙiro Sabbin Masarautu

Gwamna Bala Mohammed na Jihar Bauchi ya amince da kafa kwamitin mambobi 41 da nufin kafa sabbin masarautu a faɗin jihar. Wata sanarwa da kakakin gwamnan, Mukhtar Gidado, ya fitar ta bayyana cewa kwamitin ya ƙunshi fitattun mambobi 41 da aka zabo daga ɓangarori daban-daban, ciki har da sarakunan gargajiya, ƙwararru, malaman jami’a, wakilan ƙungiyoyin […]

Babban Labari Labarai

Hukumar Samar Da Ruwa Ta Jihar Bauchi Ta Samu sabbin Kayan Aikin Magance Matsalar Karancin Ruwa

  Daga Mu’azu Hardawa Bauchi Ganin yadda ake fama da matsalar karancin ruwan Sha a cikin garin Bauchi da kewaye da kuma wasu kananan hukumomi na jihar Bauchi, Hukumar samar da ruwa ta jihar ta bayyana kokarin gwamnatin jihar Bauchi na samar da sabbin na’urorin samar da hasken rana domin tallafawa hasken lantarki na kasa […]

Babban Labari Labarai

Yan Banga Da Wasu Mutane 19 Sun Rasu A Yayin Arangamarsu Da Yan Bindiga A Yankin Da Gwamnan Bauchi Ya Fito.

Daga Muazu Hardawa, Bauchi Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta tabbatar da kai mummunan harin Yan bindiga kan wasu Yan banga da mutanen kauyukan karamar hukumar Alkaleri Yankin da Gwamna Bala Mohammed Abdulkadir ya fito. Harin da ake kyautata zaton ‘yan bindigar sun kaii a wasu kauyukan gwana ya kai ga kashe wasu mutanen gari […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000