Mutum huɗu sun gamu da ajalinsu yayin da wasu 12 suka jikkata yayin binne tsohon mataimakin shugaban ƙasar Malawi Saulus Chilima.
Muhasa TVR kafa ce ta labarai mai cikakkiyar rajista wadda manufarta ita ce ilimantarwa, da wayar da kai da Inganta al’adun Hausawa da kuma nishaɗantarwa. Muna nan a kan titin Guda Abdullahi gida mai lamba 19 a Farm Centre, jihar Kano.