Tag: Bola Tinubu

Babban Labari

Tinubu ya tafi hutun mako uku

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, zai yi bankwana da Abuja domin tafiya ƙetare hutun makonni uku a matsayin wani ɓangare na hutunsa na shekara-shekara. Sanarwar da Mai ba Shugaban Ƙasa Shawara na Musamman kan Yaɗa Labarai da Dabarun Sadarwa, Bayo Onanuga, ya fitar ta ce birnin Landan na ƙasar Birtaniya ne zai kasance wuri na […]

Babban Labari

Tinubu Ya Rantsar Da Sabbin Ministoci Biyu

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da sabbin ministoci biyu a ranar Litinin a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. Sabbin ministocin da aka rantsar sun haɗa da Mista Joseph Olasunkanmi Tegbe, wanda aka naɗa a matsayin Ministan Wutar Lantarki, da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye, wanda ya zama Ƙaramin Ministan Harkokin Waje. An gudanar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai