Mun shimfiɗa tubalin magance matsalolin Najeriya – Tinubu
Shugaba Bola Tinubu ya ce ya fahimci irin sadaukarwar da iyalai suka yi a shekarun baya-bayan nan inda kuma ya bayyana fatansa na samun ci gaba a Najeriya. Ya kuma ce har yanzu tsaro na ka gaba a manufofin gwamnatinsa yayin da ƙasar ke ci gaba da tunkarar ƙalubale gadan-gadan kuma ana samun ci gaba […]








