Za A Fara Sayar Da Man Fetur Din Dangote Ranar Lahadi
Gwamnatin Najeriya ta sanar da cewa a gobe Lahadi Matatar man fetur ta Dangote za ta soma rarraba tataccen man fetur a faɗin ƙasar.
Gwamnatin Najeriya ta sanar da cewa a gobe Lahadi Matatar man fetur ta Dangote za ta soma rarraba tataccen man fetur a faɗin ƙasar.
Atiku ya shiga sahun ‘yan Najeriya da ke ta bayyana ra’ayinsu dangane da rashin jituwar da ta kunno kai tsakanin hukumar NMDPRA da matatar man fetur din Dangote a karshen makon da ya gabata.
Shugaban Majalisar Wakilan Najeriya Tajudeen Abbas ya ce za a gudanar da bincike kan zargin da ake yi cewa man fetur ɗin da ake samu daga matatar Dangote bai kai kyau da ingancin wanda ake shigowa da shi daga ƙasashen ƙetare ba.
……Shugaban kasa ya fahimci rawar da kamfanoni masu zaman kansu ke takawa. A jiya ne kungiyar Dangote ta samu gagarumin yabo daga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, wanda ya bayyana matsayin gwamnati kan ci gaban da kamfanin ya samu a Najeriya da ma nahiyar Afirka baki daya. Amincewa da Shugabancin ya zo ne bayan karramawa […]