Dole al’umma su taka rawa wajen daƙile yaɗuwar Ebola – CDC
Cibiyar Yaƙi da Cututtuka ta Afirka (CDC) ta ce dole ne al’ummomi su taka muhimmiyar rawa wajen shawo kan annobar Ebola da ke ci gaba da yaɗuwa a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kwango (DRC). Shugaban cibiyar, Dr Jean Kaseya, ya shaida wa BBC cewa sanya shugabannin al’umma cikin yaƙi da cutar zai taimaka wajen yaƙi da yaɗa […]




