Gwamnatin Kano Ta Faɗi Ranar Komawa Makaranta
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana ranakun 6 da kuma 7 a matsayin ranakun komawa makaratun Furamare da sakandare domin cigaba da Karatun Zango na Uku na shekarar 2024/2025.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana ranakun 6 da kuma 7 a matsayin ranakun komawa makaratun Furamare da sakandare domin cigaba da Karatun Zango na Uku na shekarar 2024/2025.
kwamatin da gwamnatin jihar Kano ta kafa kan yankewa ma’aikatan jihar albashinsu na watan Fabarairun shekarar 2025 ya gabatar da rahotonsa ga Gwamna.
Majalisar Dinkin Duniya ce ta ware duk Sha-hudu ga watan Nuwambar kowacce shekara, dan yin waiwaye kan halin da masu cutar ciwon sugar suke ciki. domin jan hakali akan cutar da irin hanyoyin kare kai da kuma matakai da masu cutar zasu rika bi don hanata cigaba. Cutar suga kan haifar da cutukan koda da […]