Tag: HISBAH

Babban Labari

Hisba ta kama mutane 7 dake musayar matansu na aure

Hukumar Hisba a shiyyar Katagum ta jihar Bauchi ta yi nasarar kama wasu mutane bakwai da ake zargi da aikata wani sabon salo na musayar mata domin hulɗar aure da jima’i a tsakanin su, a Azare cikin ƙaramar hukumar Katagum. Bayanan hakan ya fito ne daga bakin Kwamandan Hisba na shiyyar Katagum, Malam Ridwan Muhammad […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000