Tag: HISBAH

Babban Labari

Wani Alkali Ya Yi Fatali Da Tayin Cin Hanci Don Ya Saki Yar Tiktok Mai Yada Bidiyon Batsa A Kano

  Rundunar yan sandan jihar Kano ta gurfanar da matashiyar yar Tiktok dinnan mai suna, Rukayya Ibrahim, wadda akafi sani da Ummin Mama, a gaban kotun shari’ar addinin musulinci dake hukumar hisbah, bisa zarginta da yada faifen bidiyon tsiraici a shafin Tiktok. An gurfanar da matashiyar dauke da tuhume-tuhumen, aiyukan nuna tsiraici, da shigar banza […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000