Tag: Jami’a

Babban Labari Labarai

Sabani Da Gwamnatin Katsina Ya Janyo Rufe Jami’ar Umaru Yar’adua

An rufe jami’ar Umaru Musa Yar’adua da ke Katsina bayan rashin jituwa da ta taso tsakanin hukumomin jami’ar da gwamnatin jihar. Dr. Murtala Abdullahi Ƙwara, wanda shi ne shugaban ƙungiyoyin ma’aikata na jami’ar ya tabbatar wa BBC cewa an rufe jami’ar ne ranar Litinin bayan gazawar gwamnatin na cika wasu sharuɗɗa biyar da ma’aikatan jami’ar […]

Babban Labari Labarai

Kungiyar Malaman Jami’ar jihar Yobe Ta Janye Yajin Aiki

Ƙungiyar malaman jami’a reshen jami’ar jihar Yobe sun sanar da janye yajin aiki da suka shiga ranar 11 ga watan Yulin, 2025. Shugaban malaman jami’ar, Ahmed Karange, ya bayyana cewa sun cimma yarjejeniya da gwamnatin jihar ta Yobe, inda ta yi alkawarin biyan sauran buƙatu da malaman ke nema. “Bayan cimma yarjejeniyar, shugaban malaman jami’ar […]

Babban Labari Labarai

Jami’ar Yan Sandan Nijeriya Dake Wudil Ta Fara Binciken Masu Yunkurin Damfarar Jama’a Ta Yanar Gizo

Rahotanni na cewa jami’ar yan sandan Nijeriya dake garin Wudil, a jihar Kano ta fara gudanar bincike kan wasu batagarin mutane da ake zargi da aikewa da mutane sakonnin su bayar da kudi ta yanar gizo-gizo don basu gurbin karatu a jami’ar. Kakakin jami’ar yan sandan Nijeriya dake Wudil, DSP Umar Musa Isah, ne ya […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000