Muna bakin ƙoƙarinmu don ganin an saki Walida – Namadi
Gwamnanatin jihar Jigawa a Najeriya ta ce tana iya bakin ƙoƙarinta don ganin an saki yarinyar nan Walida Abdulhadi ƴar asalin jihar da ake zargin wani jami’in DSS da sace ta tare da sauya mata addini. Cikin wata sanarwar da sakataren yaɗa labaran gwamnan jihar, Hamisu Mohammed Gumel ya fitar ya ce gwamnatin jihar na […]